19/01/2019
DAN Allah Kuyi Share kamin Comments pls
Bukatar Gwamnatin Katsina Ta Kai Wa Wannan Yarinya Agajin Gaggawa.
Rahotanni sun nuna cewa yarinyar tana yawon bara ne tare da rakiyar dan uwantaa tsakanin yankin 'Yarshanya dake kusa da Rediyo FM Katsina, domin samun kudin magani.
Bincike ya nuna cewa yarinyar tana a kauyen 'Yarshnaye ne dake kusa da gidan Rediyo na FM Katsina.
Muna Rokon Gwamnatin Katsina karkashin Aminu Bello Masari da ta sa a lalubo inda wannan yarinya take domin ganin an fitar da ita daga cikin wannan matsanancin hali.