18/06/2020
Allah ya sauwaqa
Wata dalibar Jamiāar Gwamnatin Tarayya da ke garin Oye a jihar Ekiti ta gamu da ajalinta lokacin ta ziyarci saurayinta. Dalibar mai suna Fadera Oloyede ta ziyarci saurayin ne mai suna Maliki Ayi, wanda ke karatu a Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Osun da ke garin Iree, tare da kawarta. Mai maga...