16/09/2025
ZANNAN BUNGUDU MEDIA TEAM
*INSHA ALLAHU ZAI IYA*
Muna kyautata Mashi Zaton idan Allah ya Bashi Jihar Zamfara zai taba kowane Bangare Daya shafi Cigaban al'umma da walwalarsu da kuma sha'anin tsaro da ya addabi jahar mu,
Muna auwanawa daga ayyukkan Daya Shinfida a mazabunsa 21 dake Kananan hukumomin Maru da Bungudu da s**a jibanci,
1. Taimakon ilmi
2. Samar da Ruwan sha,
3. Samar da makarantun Boko,
4. Samar da wutar lantarki a Wasu garuruwa
5. Gina Massallatai da sabunta Wasu,
6. Gina assibitoci da Sabunta wasu,
7. Yaki da fatara,
8. Magana kan matsalar Tsaro,
9. Ziyartar Gida domin sauraren al'umma,
10. Koyar da kananun sana'oin Hannu,
11.Kulada masu bukatu namusamman
12.daukar nauyin marasa lafiya zuwa assibitita Domin sama masu lafiya.
Da sauransu Wanda Bada jimawa ba zamubi Gaba Gaba domin Bayyana ayyukkan da tasirinsu Ga Mutanen yankinsa,
Sanin kowa ne H.E.ZANNAH Dan Karamar hukumar mulkin Bungudu ne a jihar Zamfara Wanda Allah ya Tayar a wannan karnin Kuma ya haska yankunan sa da ayyukkan na Alheri Ga al'umma, shine matashi Mafi Farin jini a jihar Zamfara a wannan Lokaci, Wasu na Mashi Fatar ya cigaba a inda yake Wasu na Mashi Fatar ya zama Sanata a Yankin Zamfara ta tsakiya,
Mu Kuma Muna kallon jihar Zamfara che daidai dashi 2027 in Sha Allah domin Samar da cigaba da ceto Mai ma'ana da zai zai taimaki Mutanen Kauye Dana Birni ba tare da yaudara ba,
Allah yasa wannan Tsari yayi daidai da Tsarin Allah, Fatar Alheri H.E Dr. Abdulmalik Zubairu Bungudu (Zannan Bungud) Allah ya kara zama Gatanka ya iya Maka inda baka da Maga 'isa
Allah shikara daga hannuwanka inda baka isa ba ka isa