Fatimah baby

Fatimah baby AOL

09/07/2022

Idan ya baki ki karba
Wannan ai kyautatawane
Amma yiwa saurayi abinci wannan hurumin iyayene

31/08/2021

(YEDDA MAMACI ZAI GANE SHI MATACCE NE)

INNALILAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN***

mamaci bazai gane shi matacce bane a karon farko saboda abun zaimasa kamar a mafarkine zaiga yana kuka yana shure_shure yana kai da komowa har yakai ga anamishi wanka a kuma daukeshi izuwa magabarta duk zairinka ganin abun kamar a mafarkine

πŸ˜₯πŸ˜₯πŸ˜₯πŸ˜₯πŸ˜₯πŸ˜₯πŸ˜₯πŸ˜₯πŸ˜₯πŸ˜₯

Duk dai baiyarda cewa zaizamto gawa ba
Don abun zai masa kamar a mafarkine .
Sai bayan anbinneshi yanaji anacewa kutura kasa ta bangarennan, ganan baiji kasa ba kukawo jikakken kasa, ta bangarennan A wannan lokacin zai ringa cewa mutane me kuke kokarin yineπŸ˜₯

________******______

Bayan kowa yabar magabarta anbarshi shi kadai a cikin kasa turbaya sai Allah yasa a dawo masa da ransa yabude idanunsa yafarka a cikin matattuπŸ˜₯😣😣

SUBUHANNALLAH!!!!!

Daga lokacin zai fara murna yafarka daga mummunan mafarki!!!

A Wannan lokacin sai yagodewa Allah
Yayi yunkurin mikewa saiyaji ansuturtashi an daddamkeshi da wata riga marar hannu ba aljihu ba wuya saiyafra mamaki ta tambaya a karon farko

A ina nake haka !?? Inane nan? Bako wutar lantarki ba AC ba fanka anmin dubulvul da tabo ta kowace bangare

Menakeyi ananπŸ˜₯??

To a nanne zai ankara lallai cewa yana cikin kasa ne Subhanallah!!!!
Yakuma tabbatar cewa lallai yanzu ba mafarki bane mutuwace ta gaskiya

A wannan lokacin zaiyi wani sauti mai karan gaske Yana kiran yan uwansa kamar yadda yakeyi anan duniya😫😫😫
Idan yana neman dauki idan yana bukatar dauki

Zairinka cewa

___sahabi
___Nasiru
___aminu
__aisha

😭😭😭😭😭😭😭😭😭

Zaiji ba mai amsa masa to daganan zaisoma fahimta cewa allah ne kadai zai agaza masa to a lokacin zaidinga fada Astagfirullah !!

Allahh natuba ka agaza mani kaji kaina

Yana furta haka a cikin tsoro mai tsanani😭

*
Idan mutumin kirki ne a lokacin malaiku biiyu zasu bayyana a gareshi_ cikin kaykkawan fuska sai su tallafeshi s**e kwantarda hankalinka daga nan zaisoma samun kyakkayawan agaji

😑😑😑😑😑

Idan kuma mutumin banza ne shima malaiku zasu bayyana a garshi cikin mummunan fuska da tsoro

Su fara jibgarsa

Subhannallah

YA ALLAH MUNUTUBA KAYAFEMANA KURAKURANMU KAJIKAN IYAYENMu

KASA MUCIKA DA IMANI KAYI FOLLOW NA WANNAN PAGE DOMIN YA RASULULLAH πŸ™

DUN ALLAH DAN UWA KATURA KODA GROUP 10 DOMIN YAN UWA SU AMFANA DON SOYAYYARKA DA FIYAYYEN HALITTA
S A W πŸ™πŸ™πŸ™

FISAbilillah

Abba Yabour✍️

Address

Jos

Telephone

+2348100719580

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Fatimah baby posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share