31/08/2021
(YEDDA MAMACI ZAI GANE SHI MATACCE NE)
INNALILAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN***
mamaci bazai gane shi matacce bane a karon farko saboda abun zaimasa kamar a mafarkine zaiga yana kuka yana shure_shure yana kai da komowa har yakai ga anamishi wanka a kuma daukeshi izuwa magabarta duk zairinka ganin abun kamar a mafarkine
π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯
Duk dai baiyarda cewa zaizamto gawa ba
Don abun zai masa kamar a mafarkine .
Sai bayan anbinneshi yanaji anacewa kutura kasa ta bangarennan, ganan baiji kasa ba kukawo jikakken kasa, ta bangarennan A wannan lokacin zai ringa cewa mutane me kuke kokarin yineπ₯
________******______
Bayan kowa yabar magabarta anbarshi shi kadai a cikin kasa turbaya sai Allah yasa a dawo masa da ransa yabude idanunsa yafarka a cikin matattuπ₯π£π£
SUBUHANNALLAH!!!!!
Daga lokacin zai fara murna yafarka daga mummunan mafarki!!!
A Wannan lokacin sai yagodewa Allah
Yayi yunkurin mikewa saiyaji ansuturtashi an daddamkeshi da wata riga marar hannu ba aljihu ba wuya saiyafra mamaki ta tambaya a karon farko
A ina nake haka !?? Inane nan? Bako wutar lantarki ba AC ba fanka anmin dubulvul da tabo ta kowace bangare
Menakeyi ananπ₯??
To a nanne zai ankara lallai cewa yana cikin kasa ne Subhanallah!!!!
Yakuma tabbatar cewa lallai yanzu ba mafarki bane mutuwace ta gaskiya
A wannan lokacin zaiyi wani sauti mai karan gaske Yana kiran yan uwansa kamar yadda yakeyi anan duniyaπ«π«π«
Idan yana neman dauki idan yana bukatar dauki
Zairinka cewa
___sahabi
___Nasiru
___aminu
__aisha
πππππππππ
Zaiji ba mai amsa masa to daganan zaisoma fahimta cewa allah ne kadai zai agaza masa to a lokacin zaidinga fada Astagfirullah !!
Allahh natuba ka agaza mani kaji kaina
Yana furta haka a cikin tsoro mai tsananiπ
*
Idan mutumin kirki ne a lokacin malaiku biiyu zasu bayyana a gareshi_ cikin kaykkawan fuska sai su tallafeshi s**e kwantarda hankalinka daga nan zaisoma samun kyakkayawan agaji
π‘π‘π‘π‘π‘
Idan kuma mutumin banza ne shima malaiku zasu bayyana a garshi cikin mummunan fuska da tsoro
Su fara jibgarsa
Subhannallah
YA ALLAH MUNUTUBA KAYAFEMANA KURAKURANMU KAJIKAN IYAYENMu
KASA MUCIKA DA IMANI KAYI FOLLOW NA WANNAN PAGE DOMIN YA RASULULLAH π
DUN ALLAH DAN UWA KATURA KODA GROUP 10 DOMIN YAN UWA SU AMFANA DON SOYAYYARKA DA FIYAYYEN HALITTA
S A W πππ
FISAbilillah
Abba YabourβοΈ