Fadi Alheri Ko Tan Tabara Group?

Fadi Alheri Ko Tan Tabara Group? Abubakar Ahmad Fadi Alheri Ko Tan Tabara Group?

17/06/2022

Ba raina ATIKU nayi ba, amma kafin karfe 12 rana TINUBU ya ci zabe an gama. - Inji EL-RUFAI.

Gwamnan Jihar KADUNA Malam Nasir Ahmed El-Rufai, ya ce, tsohon Gwamnan Jihar Lagos Sanata Bola Ahmed TINUBU, shine wanda zai samu nasara a zaben shugaban kasa da za ayi a shekarar 2023.

A zantawa da gidan talabijin na Channels, tsohon mimistan birnin tarayyar Nigeria Abuja din, ya ce, ba wai ya raina ATIKU bane a siyasance amma batu na gaskiya TINUBU babanshi ne idan ana Maganar siyasa.

"Lissafi da wasu Jama'a musamman 'yan PDP ke yi cewa TINUBU zai samu nasara ne kawai a jihohin Yarbawa, sun manta cewa mune fa sojojinsa a arewa kuma zamu yi duk me yiwuwa ganin ya kai ga nasara"

"ATIKU ba ko shakka zai samu galaba a wasu jihohin na Arewa yayin da Kwankwaso zai lalata kuri'un jihar Kano shi kuma Peter Obi zai hana Atiku rawar gaban hantsi a yankin kudu maso gabas" Inji El-rufai.

16/06/2022

Address

Kawo Kaduna
Kaduna South

Telephone

+2348100043421

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Fadi Alheri Ko Tan Tabara Group? posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share