07/02/2022
As-salamu Alaikum,
Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam Yace :"Haqiqa Allah Baya *Kar6e Ilimi* Ta Hanyar Kwaceshi Daga Zukatan Bayi, Amma Yana Kwaceshi Ta Hanyar *Mutuwar Malamai* , Ta Yadda Idan Yazama Babu Malamin da Ya Rage, *Sai Mutane Su Riqi Shugabanni Jahilai* , A Ringa Yi musu Tambaya, Sai Su Ringa Bada Amsa Ba Da Ilimiba, Su *6ace* Kuma Su *6atar* ."
Ubangiji Ya Datar Damu Da Shugabannin KIRKI. Amin, Yau Muna Litinin.
*Bukhari da Muslim*