Questions between qur an and sunnah

Questions between qur an and sunnah Sunnah sak no missing

23/01/2021

Nasarawa

18/08/2020

Dan Allah jumini nasiha

12/07/2019

Daga Dr Isah Ali Pantami's
Da'awa page:
**************************************

GARABASA ME TARIN YAWA DAGA BAKIN FIYAYYEN HALITTA.

Duk wanda ya manta da Allah to shima Allah zai manta da shi.**

Manzon Allah S. A. W. Yace duk wanda ka ganshi yana zaune yana jiran SALLAH ta zo ta sameshi a masallaci ko a gidanta , ta/yayi Alwala yana jiran lokachin SALLAH yayi don yayi sallar. Annabi yace irin* *wadannan mutanen koda ka gansu a waje suna aikata wani aiki na laifi to kayi musu uzuri, maganar imani karka hada kanka da su domin sun fika imani, duba cikin kitabul ta'allimun.*
*Duk wanda ya ce subhanallahy wal hamdu LILLAHY WA laa ilaaha illallahu wallahu akbar*

*sau dari da safe dari da yamma*
*1. za a gafarta masa zunubai guda dari*

*2. za a bashi ladan yayi sadaqah da jajayen rakumai guda dari,*

*3.kuma za a rubuta cewa kowanne rakumi yana dauke da kayan abinci a kansa,*

*4.sannan za a rubuta masa ya "yanta bayi guda dari.*

*5.kuma darajar bayin ta kai darajar yayan annabi sulayman A. S.*
_*ALLAHU TA'ALA* akbar kabeeran! Allah bai sanya wannan *GARABASA* a ko ina ba sai a addinin musulunchi addini cikakke._
_Yi kokari ka turama koda group ukku kokuma mutum goma don ALLAH zaka sami lada me Tarin yawa._

_Allah ina rokonka duk wanda ya tura wannan sako wa yan uwa musulmai Allah ka rufa masa asiri a filin kiyamah kuma ka yaye masa bakin cikin duniya da na lahira._ Allah Yasa mudace

13/09/2018

Da awa

Address

Nasarawa

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Questions between qur an and sunnah posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share